Tehran (IQNA) Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zanga a Dhaka babban birnin kasar Bangladesh a ranar Alhamis domin nuna adawa da kalaman batanci da wasu jami'an jam'iyyar da ke mulki a Indiya suka yi.
Lambar Labari: 3487427 Ranar Watsawa : 2022/06/16
Tehran (IQNA) tun bayan da aka fara gudanar da zabuka akasar Morocco, a karon farko jam’iyyar masu kishin Islama ta sha kashi a zaben ‘yan majalisar kasar.
Lambar Labari: 3486288 Ranar Watsawa : 2021/09/09
Wasu daga cikin jam’iyyun siyasa a Sudan sun nuna rashin amincewarsu da yunkurin raba siyasa da addini.
Lambar Labari: 3484089 Ranar Watsawa : 2019/09/26